Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi

Kungiyar yan jarida ta kasa watau Nigerian Union of Journalist (NUJ) a turance tayi wani zama na musamman a ranar Alhamis din da ta gabata inda kuma ta gargadi Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-rufai na jihar Kaduna.
Babban sakataren kungiyar na Kasa Shu'aibu Leman ya bayyana hakan bayan tashi taron nasu da suka gudanar a sakariyar su dake a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.
Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi

Comments

Popular posts from this blog

Imela (Thank You)

“What A Beautiful Name”

*I have always known that there is exchange of spirits during sex and God's spirit in us leaves when it's being done.*