Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi

Kungiyar yan jarida ta kasa watau Nigerian Union of Journalist (NUJ) a turance tayi wani zama na musamman a ranar Alhamis din da ta gabata inda kuma ta gargadi Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-rufai na jihar Kaduna.
Babban sakataren kungiyar na Kasa Shu'aibu Leman ya bayyana hakan bayan tashi taron nasu da suka gudanar a sakariyar su dake a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.
Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi

Comments

Popular posts from this blog

about Monday... It was a learning experience.

Wait for your TURN

TALENT IS NOT ENOUGH