Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi
Kungiyar yan jarida ta kasa watau Nigerian Union of Journalist (NUJ) a turance tayi wani zama na musamman a ranar Alhamis din da ta gabata inda kuma ta gargadi Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-rufai na jihar Kaduna.
Babban sakataren kungiyar na Kasa Shu'aibu Leman ya bayyana hakan bayan tashi taron nasu da suka gudanar a sakariyar su dake a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.
Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi
Babban sakataren kungiyar na Kasa Shu'aibu Leman ya bayyana hakan bayan tashi taron nasu da suka gudanar a sakariyar su dake a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.
Kungiyar yan jarida ta kasa ta yi wa Gwamna El-rufai kakkausan gargadi
Comments
Post a Comment